News

Bayan Auren Ummi Rahab Adam A Zango Ya Kira Ummi Rahab Ya Saka Mata Al’barka Akan Auren Ta…

Babbar magana yanzu Yanzu ake Watsa labarin cewa Wai adam a zango ya Kira Ummi Rahab a waya ya saka mata al’!barka Akan wannan auren.

Mutane da yawa Suna cewa ya kamata ace adam a zango ya ya ziyarci wajan shagalin Bikin ummi rahab da Lilin baba amma kuma Baije ba.

A yanzu haka kuma aka Fara Watsa Wani labari na cewa Adam a zango ya Kira Ummi Rahab a waya ya saka mata al’barka Inda a yanzu haka ga Video kaji karin Bayani.

Kamar yadda a yanzu haka ka Kalli wannan Video kaji karin Bayani Akan Wannan Labarin Inda a yanzu haka wannan labarin na cewa Adam a zango ya Kira Ummi Rahab ba gaskiya bane.

Kuce gaba da bibiyar wannan shafin dan samun labarai masu ingance akoda yaushe mungode da ziyarar wanna shafin namu mai al’barka Digitalskil.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button